BBC News, Hausa - Labaran Duniya
Babban Labari
KAI TSAYE, Trump ya soki matakin majalisar dattawan Amurka kan hana yaki da Iran
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 24 ga watan Yunin 2026.
Tasu'a da Ashura: Saɓanin fahimtar Sunna da Shi'a kan ranakun biyu
A kowace ranar 9 da 10 ga watan Almuharram, wata na farko a sabuwar shekarar Musulunci, Musulmi mabiya manyan mazhabobin addinin biyu, Sunni da Shi'a kan gudanar da wasu abubuwa na tunawa da ranar.
Me ya sa Nijar ta fice daga kotun duniya?
Jamhuriyar Nijar ta miƙa buƙatar ficewa daga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa wato ICC watanni tara bayan ta bayyana aniyarta ta ficewa daga kotun.
Me ya sa ƴanwasa da yawa ba sa wakiltar ƙasashensu na haihuwa?
A gasar cin kofin duniya ta 2026, tawagogi takwas ne kawai cikin 48 ba su da ɗan wasa da aka haifa a ƙasashen waje.
Yadda Majalisar Najeriya za ta fara muhawara kan samar da 'yansandan jihohi
A ranar Larabar nan ne ake sa ran Majalisar Dattawan Najeriya za ta fara muhawara kan wani gagarumin ƙudirin doka da ke neman samar da rundunonin 'yansandan jihohi, matakin da zai iya haifar da ɗaya daga cikin manyan sauye-sauye a tsarin tsaron ƙasar tun bayan komawarta mulkin dimokuraɗiyya a shekarar 1999.
Me ya sa Birtaniya ke yawan sauya Firaminista?
Yanzu dai Sir Keir Starmer shi ne firaminista na shida da ya yi murabus ko kuma masu jefa ƙuri'a suka tilasta mi shi yin murabus cikin shekara 10.
Hanyoyi biyar da maza za su iya bi don tazarar haihuwa
A lokuta da dama idan aka ambaci batun tazarar haihuwa, hankali kan karkata ne kawai ga mata. Sau da yawa su ake ganin ke da alhakin amfani da hanyoyin da za su taimaka wajen yin tazarar haihuwa ko rage yawan haihuwa cikin ƙanƙanin lokaci.
Akwai hujjojin da ke nuna Isra'ila ta aikata laifuffukan yaƙi a Gaza - Rahoto
Isra'ila ta yi watsi da rahoton, inda ta ce rahoton "ƙage ne marar tushe" kuma "wannan farfaganda ce da kwamitin ya taɓa fitarwa a baya."
Auren ƴan tagwayen da ke ɗaukar hankali a Najeriya
Ƴan biyun maza da suka auri ƴan biyu mata sun tattauna da BBC bayan wani ƙayataccen biki da aka gudanar.
Shirye-shiryenmu
Saurari na gaba, Shirin Rana, 13:59, 24 Yuni 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Saurari, Shirin Hantsi, 06:30, 24 Yuni 2026, Tsawon lokaci 29,30
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Safe, 05:29, 24 Yuni 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban na duniya.
Saurari, Shirin Rana, 13:59, 23 Yuni 2026, Tsawon lokaci 30,00
Shiri ne na minti 30 wanda ya kunshi labaru da rahotanni daga sassa daban-daban na duniya.
Sakamakon wasannin Gasar Kofin Duniya 2026
Dukkanin bayanan da suka kamata ku sani kan Gasar Kofin Duniya ta 2026
Wasanni
KAI TSAYE, Me ya sa ba a kori Bellingham kan rufe baki a wasan Ghana ba?
Wannan shi ne da zai ke kawo muku labarain wasanni sharhi da bayanai da suka shafi gasar cin kofin duniya 2026 da wasu batutuwan da suka shafi wasanni
Bayern Munich za ta ninka albashin Olise,Real Madrid na harin Haaland
Bayern Munich na shirin ninka albashin dan wasan Faransa, Michael Olise, domin dan wasan mai shekara 24 ya ci gaba da taka leda a kungiyar har zuwa shekarar 2031
An raba maki tsakanin Ingila da Ghana a karawar rukuni na 12
Wannan shafin zai ke kawo muku yadda take kayawa tsakanin Ingila da Ghana har da hasashe da ƙididdigar karawar
Barca na harin Kane, Rashford ya amince a rage masa albashi
Kungiyar Barcelona ta yi wani yunƙuri na bazata domin ganin ko dan wasan Ingila, Harry Kane mai shekaru 32, zai amince ya bar Bayern Munich ya koma kungiyar ta Sifaniya.
Ƙasashen da aka fitar da su daga Gasar Kofin Duniya
Jerin ƙasashen aka cire su daga gasar Kofin Duniya na 2026.
Tashar WhatsApp ta BBC Hausa
A wannan shafin za ku samu labarai daga ƙasashen Afrika da kuma sauran sassan duniya da ɗumi-ɗuminsu domin masu bibiyar mu a WhatsApp.
Kuna son tattalin datarku?
Shiga shafinmu na labarai maras hoto domin rage zuƙar data
Labarai da Rahotanni Na Musamman
Lokuta 6 da mutanen gari suka yi wa wasu kisan gayya a Najeriya
Kisan atara-atara na ɗaya daga cikin manyan dalilan da ke janyo rasa rayukan ɗimbin al'umma a Najeriya musamman bisa la'akari da yadda nau'in kisan ya daɗe na faruwa a tsawon lokaci.
'An zalunce ni': Mijin da aka ƙona matarsa a Marabar Jos
Aliyu Muhammad ya tattauna da BBC ne kwana ɗaya bayan wasu gungun mutane sun kashe tare da ƙona matarsa mai ƴaƴa huɗu Ummukhairi Usman Aliyu bisa zargin satar yara.
Amurka ta gano wani ɗan Najeriya cikin masu ɗaukar nauyin ISIS a Afrika
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 23 ga watan Yunin 2026.
Ko lashe zaɓen gwamnan Ekiti albishir ne ga APC gabanin 2027?
Bayan rantsar da shugaban kasa Bola Tinubu a ranar 29 ga watan Mayun 2023, jihohi biyar sun gudanar da zaɓukan gwamnoni inda jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta lashe zaɓe a jihohi huɗu daga cikinsu
Yadda Fulani ke fargaba a kudancin Najeriya bayan satar daliban Oyo
A wata sanarwa da kungiyar Fulani ta fitar, ta ce abin damuwa ne yadda ake alakanta duk wani laifin garkuwa da mutane da Fulani, lamarin da ta ce na iya jefa rayukan Fulani mazauna yankin cikin hadari.
Wane ne Andy Burnham, mutumin da ake son naɗawa sabon Firaministan Birtaniya?
An rantsar da Andy Burnham a matsayin sabon ɗan Majalisar Dokokin Birtaniya, inda ya samu kyakkyawar tarba daga 'yan jam'iyyar Labour a zauren majalisar.
Dalilan da suka sa Keir Starmer zai yi murabus daga firaiministan Birtaniya
Sir Keir ya gabatar da jawabi don sanar da shirin sa na ficewa daga Downing Street
An ɓata min suna kan zargin rashawa - Diezani
Wata kotu a Birtaniya ce ta wanke tsohuwar ministar man fetur din ta Najeriya daga zarge-zargen rashawa da kuma almundahana, a wata shari’a da aka fara tun a watan Janairu.
Yadda Boko Haram ‘ke horar’ da mayaƙan Bello Turji - Rahoto
Wata ƙungiyar tabbatar da adalci a Najeriya ta yi ikirarin cewa mayaƙan Bello Turji na samun horo daga wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Boko Haram ne a wasu dazuka da ke jihar Sokoto kusa da iyakar Zamfara.
Za mu ci gaba da zama a Lebanon har sai abin da hali ya yi - Netanyahu
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 22 ga watan Yunin 2026.
Manyan ɗariku 5 da Kiristocin Najeriya suka fi bi
Najeriya na daga cikin ƙasashen da suka fi yawan Kiristoci a nahiyar Afirka, kuma suke bin bambantan ɗariƙun addinin.
Mutane nawa suka mutu a Iran da Isra'ila lokacin yaƙi?
Ƙwararru sun ce katse intanet da ƙaƙaba dokoki kan kafafen yaɗa labarai da gwamnati ta yi a ya kawo cikas ga samun cikakken rahoto da ƙididdigar mutanen da aka kashe a hare-hare.
KAI TSAYE - Labaran BBC Hausa
Saurari labaran BBC Hausa Kai Tsaye Litinin zuwa Juma’a da karfe 0530, 0630, 1400 da 1930 GMT, sai kuma Asabar da Lahadi da karfe 0530, 0630 da 1930 GMT.































































