An gama kada kuri'u a wasu rumfunan zabe
Tuni dai aka gama kada kuri'u a wasu rumfunan zabe a fadin Najeriya. Akasarin
rumfunan da aka gama kada kuri'a a yanzu haka ana rarrabewa kafin a fara kirgawa.
Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da hukumar zaben ta bayyyana cewa ta kara lokaci ga wasu rumfunan zaben da aka samu jinkiri.




























