Jerin hare-haren da aka kai a makarantun Arewacin Najeriya

An wallafa

'Yan bindiga suna ci gaba da kai hare-hare a makarantun arewacin Najeriya inda suke sace dalibai sannan su kashe wasu.

Sau da dama ana sako wadanda aka sace bayan an biya kudin fansa.

Wannan lamari na ci gaba da kashe gwiwar iyayen da ke son kai 'ya'yansu makaranta.

Mun duba jerin hare-haren da aka kai a makarantun Arewacin Najeriya:

Timeline Factory

Hit link on top ⬆️ to find your timeline.