Afcon 2021: Hotunan yadda Super Eagles ta casa Sudan
An wallafa
Najeriya ta barje gumi da Sudan a yau Asabar a wasan rukunin na biyu a gasar cin kofin Afirka da ake gudanarwa a Kamaru.
An yi wasan ne a Garoua filin wasa na Roumde Adjia inda rukuni na hudu da ya kunshi Najeriya da Masar da Sudan da kuma Guinea Bissau suke ta su fafatawar.

Asalin hoton, Getty Images

Asalin hoton, Getty Images

Asalin hoton, DANIEL BELOUMOU OLOMO

Asalin hoton, DANIEL BELOUMOU OLOMO

Asalin hoton, DANIEL BELOUMOU OLOMO

Asalin hoton, DANIEL BELOUMOU OLOMO







