'Yan matan Najeriya sun lashe kofin Afirka

D'Tigress na Najeriya

Asalin hoton, Twitter/@DtigressNG

Bayanan hoto, Wannan ne karo na biyu a jere da D'Tigress suka lashe wannan kofi
An wallafa
Lokacin karatu: Minti 1

Tawagar mata ta Najeriya ta sake lashe kofin mata na Afirka na gasar kwallon kwando ta AfroBasket a Senegal.

D'Tigress sun doke mai masaukin baki Senegal da maki biyar a wasan karshe.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sake wallafa sakon Twitter na hukumar kula da kwallon kwando ta duniya, yana cewa duka al'ummar kasar na murnar nasarar da 'yan matan suka samu:

Kauce wa X, 1
Ya kamata a bar bayanan X?

Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.

Gargadi: Ana iya samun talla wanda ba na BBC ba ne

Karshen labarin da aka sa a X, 1

D'Tigress sun wallafa a shafinsu na Twitter cewa an kai ruwa-rana a gasar - sannan suka mika godiya ta musamman ga dukkan magoya bayansu:

Kauce wa X, 2
Ya kamata a bar bayanan X?

Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.

Gargadi: Ana iya samun talla wanda ba na BBC ba ne

Karshen labarin da aka sa a X, 2