Rufewa
To masu bin mu a wannan shafi a daidai wannan lokaci muke cewa sai wani makon idan Allah Ya kai mu ranar Litinin, za mu zo muku dauke da labaran abubuwan da ke faruwa a duniyar.
Kafin sannan, a madadin wadanda suka yi aikin na yau kamar Nasidi Adamu Yahaya, da Nabila Mukhtar Uba, ni Sagiru Kano Saleh nake cewa, Allah Ya sada mu da alkhairan wannan yammaci.
Sai da safe.