Senegal 0-1 Aljeriya
Aljeriya ta yi laifi a wannan wasa sau tara sama da Senegal da ta yi biyar.
Yanzu haka Lamine Gassama ne a kwance bayan Ismael Bannacer ya kai shi kasa.
Labarai da bayanai kai-tsaye game da wasan karshe a Gasar Cin Kofin Kasashen Afirka AFCON 2019.
Umar Rayyan and Umar Mikail
Aljeriya ta yi laifi a wannan wasa sau tara sama da Senegal da ta yi biyar.
Yanzu haka Lamine Gassama ne a kwance bayan Ismael Bannacer ya kai shi kasa.
Bugun tazara ne Senegal ta samu bayan an buge Mane a kusa da yadi na 27.
Kuma an buga M'Bolhi ya kama
Zuwa yanzu Senegal ce kan gaba wajen yawan rike kwallo da kashi 53%, inda Aljeriya ke da kashi 46%
Senegal ta samu bugun tazara amma Aljeriya ta cire kwallon.
Wasa yana ci gaba da daukar zafi kowa yana kai wa kowa hari akai-akai.
Aljeriya ta samu bugun tazara amma Senegal ta cire kwallon.
Aljeriya ta jefa kwallo a ragar Senegal ta hannun Baghdad Bounedjah ana cikin minti biyu da fara wasa.
Senegal ta fara kai wa Aljeriya hari
An fara wasa tsakanin Senegal da Aljeriya.

Asalin hoton, Getty Images

Asalin hoton, CAF
Kokarin gololin kasashen biyu...

Asalin hoton, CAF
Duka kocin Senegal da na Aljeriya suna horar da tawagar kasashensu ne. Kuma duk kasar da ta yi nasara ta kafa tarihi ke nan.

Asalin hoton, CAF
Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.
Karshen labarin da aka sa a X, 1
Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.
Karshen labarin da aka sa a X, 2
Ita ma kungiyar Everton ta yi wa dan wasanta Idrissa Gana Gueye wanda dan Senegal ne fatan lashe wannan kofin.
Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.
Karshen labarin da aka sa a X
Haka zalika kungiyar Manchester City Riyad Mahrez ta yi wa Mahrez fatan samun nasara a wasan a shafinta na Twitter.
Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.
Karshen labarin da aka sa a X
Kungiyar da dan wasan Senegal Sadio Mane ke yi wa wasa a Turai, Liverpool, ta yi wa shahararren dan wasan fatan nasara a karawar yau a shafinta na Twitter.
Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.
Karshen labarin da aka sa a X
'Yan wasan Najeriya sun koma gida a ranar Juma'a.
Najeriya ce ta zo ta uku a gasar bayan doke Tunisiya da ci 1-0 a ranar Laraba.
A karshen makon jiya ne Aljeriya ta doke Najeriya da ci 2-1 a wasan kusa da na karshe.

Asalin hoton, NFF

Asalin hoton, Getty Images

Asalin hoton, Getty Images

Asalin hoton, Getty Images