Sallama
Maraba da shigowa da shafin kai-tsaye mai kawo rahotannin abubuwan da ke faruwa a sassan duniya.
Za mu mayar da hankali kan harkokin Najeriya da Nijar da maƙwabtansu.
Umar Mikail ne ke muku barka da hantsin Talata.
Wannan shafi ne da ke kawo muku abarai da rahotanni na wasu abubuwan da ke faruwa a Najeriya da wasu sasssan duniya a ranar da muka shiga sabuwar shekarar 2021.
Umar Mikail
Maraba da shigowa da shafin kai-tsaye mai kawo rahotannin abubuwan da ke faruwa a sassan duniya.
Za mu mayar da hankali kan harkokin Najeriya da Nijar da maƙwabtansu.
Umar Mikail ne ke muku barka da hantsin Talata.