NCDC mai kula da yaduwar cututtuka a Najeriya ta yi gargadi kan Coronivirus
Wannan labari ne na dauke da bayanai da X suka bayar. Muna neman amincewarku kafin mu dora muka, saboda nuna iya dauke da wasu bayanai da aka iya adanawa. Watakila kana za ka so ka karanta X da tsarin bayanan da za a adana da da tsarin sirri kafin ka amince. Idan kana son ganin wannan bayani ka zabi ‘amince sannan ka ci gaba’.
Karshen labarin da aka sa a X
Hukumar da ke sa ido kan yaduwar cututtuka ta Najeriya, NCDC ta ja hankalin 'yan kasar da su lura da cutar Coronivirus da ke yaduwa yanzu haka a duniya.
Hukumar ta ja hankalin 'yan kasar da su sanya ido musamman a kafofin shiga Najeriyar kamar filayen jirgin sama da sauran su.
A wani sakon jan hankali da ta wallafa a shafinta na Twitter hukumar ta ce ya kamata 'yan kasar su yi hattara.

















