Ana tuhumar 'yan sanda da laifin cin zarafin wani direba a Ghana
Ana tuhumar wasu 'yan sanda guda biyar da laifin cin zarafin wani deriba har suka raunata shi, a Bimbilla da ke yankin arewacin Ghana.
A baya nan dai ana ci gaba da samun yadda ake dakatar da jami'an 'yan sanda tare da tuhumar su a kan lafukan da suka aikata musamman na cin rafin al'umma da rashin iya aiki.