Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da rahotanni daga sassan duniya

Rahoto kai-tsaye

Nabeela Mukhtar Uba, Haruna Kakangi, Mukhtar Adamu Bawa and Usman Minjibir

  1. Me ya hana Iran mallakar makamin nukiliya duk da tarin sinadarin uranium da take da shi?

  2. 'Tsadar fom ɗin takara a APC illa ce ga cigaban ƙasa'

  3. Ƴan Najeriya shida da gwamnatin ƙasar za ta gurfanar kan zargin juyin mulki

  4. Yadda INEC ke neman wanke shugabanta kan zargin goyon bayan APC

  5. Tarihin jami'o'i na farko da aka fara kafawa a Afirka

  6. Dalilai huɗu da suka sa tattaunawar Iran da Amurka ke cikin ƙila-wa-ƙala

  7. Me komawar Malam Shekarau APC ke nufi a siyasar Kano?

  8. Yadda magoya bayan Obi da Kwankwaso suka kafa ƙungiya don samun tikitin ADC

  9. Wane tasiri toshe hanyoyin ruwa ke yi a yaƙin Iran?

  10. Abin da Kotun Ƙoli ta ce kan rikicin Masarautar Kano

  11. Da me Turkiyya za ta taimaka wa Najeriya ta fuskar tsaro?

  12. Son yin takara ne a gaban 'yan ADC ba Najeriya ba - Shekarau

  13. Wurare 5 da suke nuna tarihin cinikin bayi a Afirka

  14. Yadda zargin sakaci ke janyo salwantar rayuka a asibitin Jami'ar Maiduguri

  15. Da gaske matsalar tsaro ta fi ƙaruwa gabanin zaɓe a Najeriya?

  16. Ina ce mashigar Malacca da ka iya haɗa Amurka da China yaƙi?

  17. ''Ya kamata jama'a su rungumi tubabbun 'yan tada kayar baya''

  18. Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 68

  19. Illoli 7 da zafin rana ke yi wa ƙananan yara da yadda za a kauce musu

  20. Yaƙin Sudan: Ana tilasta mana cin abincin dabbobi