Hotunan halin da ake ciki game da batun juyin mulki a Sudan

An wallafa

Sojojin Sudan sun kifar da gwamnatin farar hula, sannan suka kama shugabannin siyasa, kana shuka ayyana dokar ta-baci.

Janar Abdel Fattah Burhan, wanda ya jagoranci gwamnatin hadaka da farar hula, ya dora alhakin abin da ke faruwa kan rikicin siyasa na cikin gida.

Gajerin hotunan abubuwan da ke faruwa a kasar ta Sudan: