Manchester City ta lashe kofin Carabao

An wallafa

Manchester City ta lashe kofin Carabao karo na biyu a jere bayan ta doke Chelsea a bugun fanariti.

City ta doke Chelsea ne 4-3 a bugun fanariti bayan kammala lokacin wasan da karin lokaci babu wanda ya ci wani a Wembley.

Karo na hudu ke nan da City ta lashe kofin a kaka shida a yayin da take kokarin shiga sahun kungiyoyin da suka lashe gasar saau shida.

Ga hotunan yadda aka yi fafatawar