Assalamu alaikum
Masu bin mu a wana shafi barkan mu da safiyar ranar Juma'a, wadda Bahaushe ke yi wa kirarai da 'Haji babbar rana'.
Abdullahi Bello Diginza ke fatan sake kasancewa da ku, domin ci gaba da kawo muku irin wainar da ake toyawa a faɗin duniya.
Za mu mayar da hankali kan Najeriya da makwabtan ƙasashe. Ku biyo mu.
