Buɗewa
Jama'a barkanmu da wannan safiya ta Juma'a, sannunmu da sake saduwa a wannan shafi da muke kawo muku labaran abubuwan da ke wakana a Najeriya da makwabtanta da kuma sauran sassan duniya kai tsaye.
Yau ma dai ni ne Muhammad Annur Muhammad zan kasance tare da ku a shafin daga yanzu har zuwa wani lokaci a nan gaba.
Mu sashe baki da wannan karin-maganar da ke cewa ''Matar shige ba ta da daraja''
