Ƴan sanda sun ceto mutum 24 da ƴan bindiga suka sace a Zamfara

Wannan shafi na kawo muku abubuwan da ke faruwa a sassan duniya kai-tsaye, musamman a Najeriya da Nijar maƙotansu.

Rahoto kai-tsaye

Awwal Ahmad Janyau

Maraba

Muna maku maraba da kasancewa da mu a wannan shafin inda za mu kawo maku labarai da rahotanni kai tsaye kan abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Sai ku kasance da mu.