Kwamandan Hisbah ya yi bayani kan zargin kaɗaicewa da matar aure a Kano

Wannan shafi ne da ke muku labarai da rahotanni kan abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Umar Mikail and Fauziyya Kabir Tukur

Maraba

Kun shigo shafin labarai kai-tsaye na BBC Hausa mai kawo labaran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya.

Sai dai za mu fi mayar da hankali kan Najeriya da Nijar da Ghana da Kamaru da maƙotansu.

Umar Mikail ke muku barka da hantsin Laraba - ta bawa ranar samu.