Rufewa
- Marubuci, Mustapha Musa Kaita
- Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Multi-Media Broadcast Journalist
Masu bibiyarmu a wannan shafin a nan muka zo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye, sai kuma gobe Lahadi idan Allah ya kai mu za mu ci gaba da kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a wannan hafin:
- Trump ya ce akwai 'babban taron' manema labarai a Pennsylvania
- Joe Biden ya lashe zaɓen Amurka
- Shin Trump zai ƙalubalanci Biden a Kotu?
- Dubban mutane na zanga-zangar ƙin jinin Faransa a Senegal
- Me Trump ya ce bayan Biden ya sha gabansa?
Za ku iya duba ƙasa domin karanta waɗannan labaran da ma wasu muhimmai.