Rufewa
Masu bibiyarmu a wannan shafin a nan muka zo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye, sai kuma gobe Juma'a idan Allah ya kai mu za mu ci gaba da kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a wannan shafin:
- Buhari ya nemi haɗin kan sarakuna don biya wa matasan Najeriya buƙatunsu
- Georgia za ta kammala kirga ƙuri'u zuwa 12:00 na rana agogon ƙasar
- Ana hasashen Biden zai lashe Jihar Wisconsin
- Sanatoci na so Buhari ya daina zuwa asibitin ƙasar waje
- Kotu ta yi watsi da buƙatar Trump na dakatar da ƙirga ƙuri'un Michigan
- A dakata da ƙirga ƙuri'u in ji Trump
Za ku iya duba ƙasa domin karanta waɗannan labaran da ma wasu muhimmai.

















