'Ɗaliban Najeriya ba za su zana jarabawar WAEC ta 2020 ba'

Wannan shafi na kawo muku bayanai kai tsaye dangane da irin wainar da ake toyawa a fadin duniya musamman batutuwan da suka shafi Najeriya da Nijar da makwabtansu.

Rahoto kai-tsaye

Nasidi Adamu Yahaya, Buhari Muhammad Fagge, Halima Umar Saleh and Mustapha Musa Kaita

Budewa

Masu bibyarmu Nasidi Adamu Yahaya da Buhari Muhammad Fagge ne ke muku barka da tashi da fatan an wayi gari lafiya.

Ku kasance da mu a tsawon wannan rana domin kawo muku labarai da rahotanni da suka shafeku kai tsaye daga Najeriya da Nijar sauran kasashe da ke makwabtaka na Afrika, har ma da sauran sassan duniya baki daya.