Rufewa
- Marubuci, Mustapha Musa Kaita
- Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Multi-Media Broadcast Journalist
Masu bibiyarmu a wannan shafin a daidai wannan lokaci muka kawo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai-tsaye, sai kuma gobe idan Allah ya kaimu za mu kawo muku wasu ƙarin labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa tun daga safiyar yau a wannan shafin:
- COVID-19: An sake rufe makarantu a Koriya ta Kudu
- AfDB ya wanke Adesina daga zargin nuna ɓangaranci
- A biya diyya ga yaran da aka tsare saboda rikicin Boko Haram – Amnesty
- Wani shahararren mayaƙin Boko Haram ya miƙa wuya ga sojojin Najeriya
- Korona ta kashe wasu mutum 232 a Rasha
- La Liga: Za a ci gaba da gasar kwallon Spaniya a ranar 11 ga watan Yuni
- Gwamna Masari ya amince a buɗe masallatan Juma'a a Katsina
- Soja ya kashe mutum saboda wayarsa ta yi ƙara
- Gwamna Tambuwal ya gana da Buhari kan hare-haren Sokoto
- Buhari ya ƙara wa'adin Shugabar Kotun Daukaka Ƙara
Ku duba ƙasa domin karanta labaran da wasu muhimmai...

















