Rufewa
- Marubuci, Mustapha Musa Kaita
- Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Multi-Media Broadcast Journalist
Masu bibiyarmu a wannan shafin a daidai wannan lokacin muka kawo karshen kawo muku bayanai da rahotanni kai-tsaye, sai kuma gobe idan Allah ya kaimu za muka kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a yau:
- 'Masu ɗauke da cutar korona a Najeriya sun ninka sau huɗu a kan da yadda ake sanarwa'
- Shugaban Kenya ya gargaɗi ɗansa kan karya dokar kulle
- Ɗaruruwan mutane sun tsere daga cibiyar killace masu cutar korona a Malawi
- Kamfanin jirgin Afirka ta Kudu 'ba zai iya biyan albashi ba'
- An samu ƙaruwar masu ɗauke da korona a Zimbabwe
- Faransa ta zaftare ayyuka 850,000 a watan Afrilu
- Sama da mutum miliyan biyu sun sake rasa ayyukansu a Amurka
- Ƙungiyoyin farar hula 16 za su sa ido kan yadda za a kashe kudin Abacha
- Za a dawo da Gasar Premier ran 17 ga watan Yuni
- Ana shirin bude makarantu a Kamaru
Ku duba ƙasa domin karanta labaran da kuma wasu muhimmai...

















