Babu mutane a wasu mazabun Kano
Babu mutane a wasu rumfunar zabe a Kano, yayin da wasu 'yan jamíyyar APC ke dakon kayayyakin zabe da jamiáin zabe. Har karfe 11 na safe dai ba a fara zaben ba a wasu wurare a Kano.
A jihar Kano mutum daya ne yake neman ya zama dan takara, gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje, wanda ke son ya yi wa'adi na biyu a kujerar gwamna.




