Barkanmu da war haka
Jama’a za mu kawo muku sharhi kai tsaye kan dambarwar siyasar da ke faruwa a majalisar dokoki ta Najeriya.
Bayanai kai tsaye kan dambarwar siyasar da ke faruwa a majalisun dokokin Najeriya bayan da 'yan sanda suka yi wa gidajen shugabannin majalisar dattawan Najeriya "kawanya da nufin hana su fita".
Jama’a za mu kawo muku sharhi kai tsaye kan dambarwar siyasar da ke faruwa a majalisar dokoki ta Najeriya.