Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 20/03/2026

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma'a 20 ga watan Maris 2026.

Taƙaitattu

Rahoto kai-tsaye

Usman MINJIBIR da Isiyaku Muhammed

Buɗewa

Jama'a barkanmu da wannan safiya ta Juma'a daga wannan shafin namu na BBC Hausa, inda za mu ci gaba da kawo muku labaran kai-tsaye na yaƙin Iran da Amurka da Isra'ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya.

Za ku iya leƙawa shafukanmu na sada zumunta na facebook da X da kuma whatsapp domin karanta wasu labaran da kallon bidiyo da ma tafka muhawara.

Ku kasance tare da mu.