Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku abin da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Usman Minjibir, Nabeela Mukhtar Uba and A'isha Babangida

  1. Abu 5 kan sabuwar dokar hana bara a Najeriya

  2. Arsenal da Man Utd na sa ido kan Elias, Juve za ta karɓi aron Zirkzee

  3. Wane ne Abu Musa Al-Mangawi, gwamnan ISWAP da sojojin Najeriya ke nema ruwa a jallo?

  4. Su wane ne Ahlul Baiti, kuma mece ce darajarsu a Musulunci?

  5. Me dokar Najeriya ta ce kan kulle asusun gwamnatin jiha?

  6. Mece ce gaskiyar zargin gwamnatin Kano na ware miliyoyin kuɗi kan ayyukan bogi?

  7. WAFCON: Darussa uku daga wasan Najeriya da Masar

  8. Me ya sa EFCC ta rufe asusun gwamnatin Jihar Osun?

  9. Madrid ta karɓo Yan Diomande, Liverpool na zawarcin Ibrahim Mbaye

  10. Abin da ya sa gwamnatin Najeriya ta sake buɗe ƙofar tuba ga ƴanbindiga

  11. Tasirin Arewa ta Tsakiyar Najeriya a zaɓen shugaban ƙasa

  12. 'Yadda na tsere na bar matata da tagwayen ƴaƴana a Afirka ta Kudu'

  13. Yadda za ku duba sakamakon jarabawar WAEC a wayarku

  14. Yadda za ku duba sakamakon jarabawar WAEC a wayarku

  15. Matasan arewacin Najeriya 10 da Tiktok ya ɗaukaka

  16. Wane ne Cardinal Onaiyekan, kuma me ya haɗa shi da fadar shugaban ƙasa?

  17. Ajiye makami ko janyewa: Wane zaɓi ya rage wa Hezbollah?

  18. Tottenham na son Gakpo, Forest na harin Reijnders

  19. Shin ƙarin albashi ga sojoji zai iya magance matsalar tsaron Najeriya?

  20. Fa'ida 5 da Najeriya ke samu da tura dakarun zaman lafiya ƙasashen waje