Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku abin da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Usman Minjibir, Nabeela Mukhtar Uba, A'isha Babangida, Buhari Muhammad Fagge and Ahmad Tijjani Bawage

  1. Su wane ne ƴan kwamitin 'zaman lafiyar Gaza' da Trump ya bayyana?

  2. Yadda mutum miliyan 55 ke fuskantar barazanar yunwa a yammacin Afrika

  3. Yadda 'sakacin likitoci' ke jefa rayuwar mutane cikin haɗari a asibitocin Najeriya

  4. Wane matsayi ake ciki game da yunƙurin tsige gwamna Fubara?

  5. Wane ne Abba Atiku, ɗan jagoran adawar Najeriya da ya koma APC?

  6. Ko za a iya sake samun Sardauna a Arewa?

  7. Yadda ƙwaƙwalwar ɗan'adam ke sauya fasali idan ya kai shekara 40

  8. Abin da ya sa aka binne Sardauna a Kaduna maimakon Sokoto

  9. Matata ta yi fama da mummunan ciwon ciki kafin rasuwarta - Mijin matar da aka 'manta almakashi' a cikinta

  10. Abubuwa huɗu da suka hana magance matsalar tsaro a Najeriya - C.G. Musa

  11. 'Babu sauran kulawa da gwamnati ke bai wa iyalin Tafawa Balewa'

  12. Daga Bakin Mai Ita tare da Lamin Laure

  13. Zanga-zangar Iran: Ta yaya ƙasar ta shiga wannan yanayi, har Amurka ke shirin kai ɗauki?

  14. Hafsatu Ahmadu Bello: Matar da ta sadaukar da ranta domin Sardauna

  15. Ko Osimhen ne ginshiƙin tawagar Najeriya?

  16. Me kalaman Kwankwaso kan 'komawar' mabiyansa APC ke nufi?

  17. Me ya sa Najeriya ke cin bashi duk da janye tallafin man fetur?

  18. Yadda ƴanbindiga suka sace mutum 32 a jihar Kaduna

  19. Wane mataki Donald Trump zai iya ɗauka kan Iran?

  20. Yadda ƴaƴan cashew ke rage ƙiba da haɗarin kamuwa da ciwon zuciya