Abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Nabeela Mukhtar Uba, Usman Minjibir, A'isha Babangida and Abdullahi Bello Diginza

  1. Wane ne Sadiqu, jakadan Shekau da ake zargi da sace ɗalibai a Oyo?

  2. Jihohin da Tinubu ya fi samun ƙuri'a a zaɓen fitar da gwani

  3. Me hukuncin kotu kan damar sauya sheƙa ke nufi ga ƴansiyasa?

  4. Za mu gudanar da zaɓukan fitar da gwani na 'yan takara kusan 300 — PRP

  5. Me ya sa shugaban Senegal da firaministansa suka raba gari?

  6. Yadda za a yi zaɓen fitar da gwanin shugaban Najeriya a jam’iyyar APC

  7. Kurakuran da suka kamata a kaucewa lokacin layya

  8. Yadda dakarun Israila suka ci zarafin masu fafutuka da ke goyon bayan Falasɗinawa

  9. Yadda ake noman zamani a cikin ɗaki

  10. Yadda Hisba ta hukunta matasan da suka yi auren sirri a Bauchi

  11. Yadda masu zanga-zanga suka cinna wa asibitin masu Ebola wuta a Congo

  12. Da gaske Tinubu ya ce zai dakatar da shari'ar Musulunci a Najeriya?

  13. Alƙawura 6 da ƴansiyasar Najeriya suka gaza cikawa tun daga 1999

  14. Fitattun masu neman takarar gwamna da suka janye a APC

  15. Mece ce makomar Fubara,bayan janyewa daga zaɓen fitar da gwani na gwamnoni?

  16. Me kisan kwamandojin ISIS da Amurka ta yi a Najeriya ke nufi?

  17. Ko me ya sa rikicin cikin gida na jam'iyyar ADC ke ci gaba da ƙamari?

  18. Me ya sa majalisar dattawa ke neman zama matattarar tsoffin gwamnoni?

  19. Shin ya kamata a sha magani da lemun kwalba?

  20. Gwamnoni da wasu sanatocin da suka samu takarar majalisar dattawa