Rasha ta karɓi shugabancin kwamitin tsaro na MDD

Wannan shafi ne da yake kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya.

Rahoto kai-tsaye

Abdullahi Bello Diginza

Assalamu alaikum

Masu bibiyar mu a wannan shafi barkan mu da safiyar wannan rana ta Asabar

Abdullahi Bello Diginza ne ke fatan kasancewa da ku a daidai wannan lokaci.

Za mu kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da makwaɓtanta da kuma sauran sassan duniya.