Bututan mai sun fashe a garin Gusau

An wallafa

Mutane sun yi rububin kwasar mai bayan bututun mai ya fashe a Gusau, babban birnin jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya.

Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Akwai hatsari tattare da kwasar mai a irin wannan yanayin

Jami'an tsaro dai sun je unguwar da lamarin ya auku kuma motocin 'yan kwana-kwana sun je kusa da wurin.

Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Cikin irin wannan halin ne ake rasa rayuka idan aka samu gobara
Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Wasu dai ba su damu da hatsarin ba don samun mai
Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Mutane da dama sun dibi mai daga wurin da man ya kwarara
Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Kasancewar man a cikin unguwa babban hatsari ne
Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Mutane dai ba su kaurace wa wurin da lamarin ya auku ba
Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Cinkoson mutane a wurin ya nuna cewa har lokacin da aka dauki hoton ana son a cigaba da dibar mai din
Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Zamfara

Asalin hoton, Lawal Shehu

Bayanan hoto, Jami'an kwana-kwana dai suna kokarin ganin hana aukuwar gobara