Bututan mai sun fashe a garin Gusau
An wallafa
Mutane sun yi rububin kwasar mai bayan bututun mai ya fashe a Gusau, babban birnin jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya.

Asalin hoton, Lawal Shehu
Jami'an tsaro dai sun je unguwar da lamarin ya auku kuma motocin 'yan kwana-kwana sun je kusa da wurin.

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu

Asalin hoton, Lawal Shehu





