Yadda ake raba kayan zaɓe a wasu jihohin Najeriya

Yadda ake raba kayan zaɓe a wasu jihohin Najeriya
An wallafa

An fara raba kayayyakin zaɓen gwamnoni da na 'yan majalisun dokokin a wasu jihohin Najeriya.

A ranar Asabar mai zuwa 18 ga watan Maris ne za a gudanar da zaɓukan