Yadda ake raba kayan zaɓe a wasu jihohin Najeriya
Yadda ake raba kayan zaɓe a wasu jihohin Najeriya
An wallafa
An fara raba kayayyakin zaɓen gwamnoni da na 'yan majalisun dokokin a wasu jihohin Najeriya.
A ranar Asabar mai zuwa 18 ga watan Maris ne za a gudanar da zaɓukan



