Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Ku San Malamanku tare da Malam Idris Yunus Limamin masallacin Gwarimpa
Ku San Malamanku tare da Malam Idris Yunus Limamin masallacin Gwarimpa
An wallafa
Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan a Najeriya, kuma limamin masallacin Juma'a na Ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa da ake kira Abdullateef Adegbite da ke birnin tarayyar Abuja.
Malamin, ya ce shi cikakken haifaffen Kano kuma ya yi karatu a makarantu daban-daban a jihar.
Ya ce ya yi karatun allo a wata makarantar Malan Sani da ke unguwar Birdget, daga nan ya koma karatu wajen marigayi Malam Mahmoud Ilyasu Dokoki, kuma shi ne wanda ya fi tasiruwantuwa d karatunsa.