Ku San Malamanku tare da Malam Idris Yunus Limamin masallacin Gwarimpa

Bayanan bidiyo, Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyo
Ku San Malamanku tare da Malam Idris Yunus Limamin masallacin Gwarimpa
An wallafa

Fitaccen malamin addinin Musuluncin nan a Najeriya, kuma limamin masallacin Juma'a na Ƙungiyar ɗalibai ta ƙasa da ake kira Abdullateef Adegbite da ke birnin tarayyar Abuja.

Malamin, ya ce shi cikakken haifaffen Kano kuma ya yi karatu a makarantu daban-daban a jihar.

Ya ce ya yi karatun allo a wata makarantar Malan Sani da ke unguwar Birdget, daga nan ya koma karatu wajen marigayi Malam Mahmoud Ilyasu Dokoki, kuma shi ne wanda ya fi tasiruwantuwa d karatunsa.