Mene ne hukuncin auren mutu'a?
Mene ne hukuncin auren mutu'a?
An wallafa
Auren Mutu'a, muhawarar kenan da ake tafkawa a arewacin Najeriya, kan halasci ko rashin halascinsa.
Abin ya faro ne da bidiyon limamin Babban Masallacin Ƙasa a Najeriya, Farfesa Ibrahim Maƙari yana bayani kan wata tambaya daga ɗalibansa da ke zaune a ƙasashen waje.



