Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Matashi ɗan ƙwallo daga arewacin Najeriya da ke son taka leda a Barcelona
Matashi ɗan ƙwallo daga arewacin Najeriya da ke son taka leda a Barcelona
An wallafa
Yahaya Danjuma ɗan wasa ne da ya buga wa Najeriya wasa a matakin ƴan ƙasa da shekara 17, wanda a halin yanzu yake taka leda a wata ƙungiya da ke Abuja, babban birnin Najeriya.