Matashi ɗan ƙwallo daga arewacin Najeriya da ke son taka leda a Barcelona

Bayanan bidiyo, Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyo
Matashi ɗan ƙwallo daga arewacin Najeriya da ke son taka leda a Barcelona
An wallafa

Yahaya Danjuma ɗan wasa ne da ya buga wa Najeriya wasa a matakin ƴan ƙasa da shekara 17, wanda a halin yanzu yake taka leda a wata ƙungiya da ke Abuja, babban birnin Najeriya.

Yahaya Danjuma
Bayanan hoto, Yahaya Danjuma Lawali