Matakan tantance jaririn watan Ramadan
Matakan tantance jaririn watan Ramadan
An wallafa
A wannan bidiyon, Simwal Usman Jibrin, Mamba a kwamitin ganin wata na majalisar koli kan harkar addinin msulunci a Najeriya ya yi bayani kan yadda wata ke kamawa a kimiyyance.
Ya kuma yi bayani kan matakan da ake bi wajen tantance jaririn watan Ramadan.



