Kana amfani da shafin BBC mai bayyana rubutu kawai (babu hoto) domin rage cin data. Idan ana so a ga hotuna da bidiyo sai a koma babban shafinmu.
Abin da ya sa muka ware wa kudancin Najeriya takarar 2027 - Shugaban PDP
Abin da ya sa muka ware wa kudancin Najeriya takarar 2027 - Shugaban PDP
An wallafa
Shugaban jamʼiyyar PDP, Umar Iliya Damagum ya faɗa wa BBC cewa ba za a ɗauki mataki kan Ministan Abuja, Nyesom Wike da sauran mutane ba tukunna saboda yunƙurinsu na haɗa kan jamʼiyyar.
Damagum ya kuma faɗi matsayarsa game da neman shugabancin PDP.
Tace bidiyo - Umar Isa Ladu