Ku San Malamanku tare da Sayyada Hafsat Sheriff Ibrahim Saleh

Ku San Malamanku tare da Sayyada Hafsat Sheriff Ibrahim Saleh
An wallafa

A cikin shirin Ku San Malamanku na wannan mako mun kawo muku tattaunawa da Sayyada Hafsat Sheriff Ibrahim Saleh.

Sayyada Hafsat, wadda ke rayuwa a garin Maiduguri na jihar Borno ta ce ta yi karatu a wurin mahaifinta da maigidanta da kuma wasu malaman da dama.