Ku San Malamanku tare da Sayyada Hafsat Sheriff Ibrahim Saleh

Bayanan bidiyo, Latsa hoton da ke sama domin kallon bidiyo
Ku San Malamanku tare da Sayyada Hafsat Sheriff Ibrahim Saleh
An wallafa

A cikin shirin Ku San Malamanku na wannan mako mun kawo muku tattaunawa da Sayyada Hafsat Sheriff Ibrahim Saleh.

Sayyada Hafsat, wadda ke rayuwa a garin Maiduguri na jihar Borno ta ce ta yi karatu a wurin mahaifinta da maigidanta da kuma wasu malaman da dama.