Makomar siyasata - Danjuma Goje
Makomar siyasata - Danjuma Goje
An wallafa
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Muhammad Ɗanjuma Goje ya ce ya ce ya ɗauki rashin samun takarar sanata a APC a matsayin ƙaddarar rayuwa.
Sanata Goje ya kuma yi iƙirarin cewa Gwamna Inuwa Yahaya bai isa ya yi masa ritaya daga siyasa ba.



