Hikayata 2020: Karatun labarin 'Wata Duniyar'
An wallafa
Latsa hoton sama ku saurari labarin 'Wata Duniyar' na Hikayata 2020
A ci gaba da kawo maku karatun labarai guda 12 da alkalan gasar Hikayata suka ce sun cancanci yabo, a yau muna tafe da labarin 'Wata Duniyar'.
Fatima Amir Adam da Aisha Amir Adam ne suka rubuta labarin.
Marubutan 'yan unguwar Dawakin Dakata ne a Karamar Hukumar Nasarawa ta Jihar Kano.
Fauziyya Kabir Tukur ce ta karanta. A sha sauraro lafiya!