Lafiya Zinariya, hira da likita kan yadda masu cutar gushewar hankali ke ji

An wallafa

Dakta Ɗayyiba Shaibu, ƙwararriya a ɓangaren lafiyar ƙwaƙwalwa ta asibitin The Oleaster da ke Abuja, babban birnin Najeriya ta yi bayani kan cutar gushewar hankali- alamominta da mutanen da suka fi gamuwa da wannan matsala da hanyoyin da ake bi a taimakawa masu wannan matsala a asibiti.