Afcon: Bayanai kan gasar Kofin Ƙasashen Afirka ta 2022

An wallafa

Latsa hoton sama ku kalli bidiyon:

Ranar 9 ga wannan watan ne za a soma gasar Kofin Ƙasashen Afirka ta 2022 a kasar Kamaru.

A wannan bidiyon, Ibrahim Mijinyawa, ya yi mana nazari kan taurarin da ake sa ran za su haskaka a gasar.