Rufewa
Masu bibiyarmu nan za mu rufe wannan shafi namu na kai-tseye wanda muka kawo muku yadda aka gudanar da muhawarar 'yanh takarar gwamna a jihar Kano da ke arewa maso yammacin najeriya.
Sai kuma gobe idan Allah ya kai mu za mu sake dawo wa domin ci gaba da kawo muku sabbin labarai.
Kada kuma ku manta kuna iya ziyartar shafukanmu na sada zumunta domin kallon yadda muhawarar ta gudana.
A madadin sauran abokan aiki Abdullahi Bello Diginza ke cewa mu kwana lafiya