Rufewa
- Marubuci, Mustapha Musa Kaita
- Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Multi-Media Broadcast Journalist
Masu bibiyarmu a wannan shafin a nan muka zo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye, sai kuma gobe idan Allah ya kai mu za mu ci gaba da kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a wannan shafin a yau:
- Sojojin Mali sun tattauna da ƴan adawa
- Boko Haram ta 'sace mutane da dama' a Borno
- Ranar Juma'ar ce sabuwar shekarar musulunci a Najeriya
- An buɗe ɗakin gwajin korona a Gombe
- An ceci mutumin da aka ɗaure shekaru 30 a Kano
- An harbe dogarai shida na mataimakin shugaban Sudan Ta Kudu
- Shugabannin ECOWAS na son a mayar da Shugaba Keita kan mulki
Za ku iya duba ƙasa domin karanta waɗannan labaran da ma wasu muhimmai.