Rufewa
- Marubuci, Mustapha Musa Kaita
- Sanya sunan wanda ya rubuta labari, Multi-Media Broadcast Journalist
Masu bibiyarmu a wannan shafin a nan muka zo ƙarshen kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye a wannan shafin, sai kuma gobe Asabar idan Allah ya kai mu za mu ci gaba da kawo muku wasu labaran.
Ga wasu daga cikin labaran da muka wallafa a wannan shafin a yau.
- Dubban ma'aikatan jinya a Ghana sun kamu da cutar korona
- Yadda aka gudanar da addu'o'in neman zaman lafiya a Katsina
- Mace ta zama firaiminista karon farko a Gabon
- Ɗaliban Najeriya sun gaji da zaman gida
- Firaiministan Mali ya nemi afuwa a kan kashe masu zanga-zanga
- Shugaban Turkiyya ya caccaki Masar kan rikicin Libya
- Sokoto za ta kashe biliyan 1.65 wurin gina cibiyar wasanni
- Sojoji sun ceto mutum 34 da aka yi garkuwa da su a Benue
- Ana zanga-zanga kan sauya dokokin Musulunci a Sudan
Ku duba ƙasa domin karanta waɗannan labaran da ma wasu muhimmai..