Rufewa
Masu bin mu a wannan shafi na bbchausa.com a nan muka kawo karshen labarai da rahotanni da muke kawo muku kai tsaye daga Najeriya da sauran sassan duniya.
A madadin Buhari Fagge da NAsidi Adamu Yahaya, ni Halima Umar Saleh nake cewa sai kuma gobe idan Allah Ya kai mu.
Kuna iya zuwa kasan wannan shafi don karanta wadanda aka wallafa tun safe.
Mu kwana lafiya.


















