Assalamu alaikum
Masu bin shafinmu na kai-tsaye, barkanmu da hutun ƙarshen mako.
Abdullahi Bello Diginza ke fatan sake kasancewa da ku a daidai wannan lokaci domin kawo muku irin wainar da ake toyawa a Najeriya da sauran sassan duniya.
Ku biyo mu a shafukanmu na sada zumunta domin tafka muhawara kan labaran da muke wallafawa.